AOHtv

AOHtv Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from AOHtv, Shopping & retail, No. 32 sarkin Fulani jafaru Road, Rigachikun.

This group called AOTv is open to bring you special programs for teachers in any subject

The meaning of AOTv is
*ATAKAICE ONLINE tv*


هذه المجموعة المسماة AOTv مفتوحة لتجلب لك برامج خاصة للمعلمين

19/05/2026

Jawabin godiya daga bakin Alhaji Yusuf Ibrahim Zailani Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna
Wanda yayi takaran kujeran Sanatan Kaduna ta Tsakiya.

BREAKING: APC Adopts Direct Primaries Nationwide, Rules Out Consensus Candidates The All Progressives Congress (APC) has...
04/05/2026

BREAKING: APC Adopts Direct Primaries Nationwide, Rules Out Consensus Candidates

The All Progressives Congress (APC) has officially announced its decision to conduct direct primary elections across all 36 states of the federation and the Federal Capital Territory ahead of the 2026 election cycle.

In a formal notification to the Independent National Electoral Commission (INEC) and party members nationwide, the APC leadership made it clear that there will be no room for consensus candidacy, emphasizing a commitment to transparency and internal democracy.

According to the released timetable, the party’s primaries will hold as follows:

1. Presidential Primaries: May 15–16, 2026
2. House of Representatives Primaries: May 18, 2026
3. Senate Primaries: May 20, 2026
4. State House of Assembly Primaries: May 21, 2026
5. Governorship Primaries: May 23, 2026

The party assured all aspirants of a level playing field, noting that every member will have the opportunity to participate directly.

TSOKACI: Rikicin Plateau da neman k**a Dan4Ne (Maha):  Ya zama wajibi hukumomi su yi dalci kan daukar mataki ba tare da ...
31/03/2026

TSOKACI: Rikicin Plateau da neman k**a Dan4Ne (Maha): Ya zama wajibi hukumomi su yi dalci kan daukar mataki ba tare da wariya ba -Zagazola

Daga: Ayau News || Zagazola Mak**a

Ana ci gaba da tattaunawa da cece-kuce a Jihar Plateau kan batun adalci da daukar mataki iri daya ga kowa, bayan wasu kungiyoyi sun bukaci a k**a wani dan barkwanci mai suna “Maha” ko saboda kalaman da ya yi bayan rikicin da ya faru a Barkin Ladi.

Rahotanni sun ce rikicin ya biyo bayan wani harin ramuwar gayya da ya yi sanadin mutuwar matasa biyar Hausawa, lamarin da ya kara tayar da hankali a yankin.

Bayan faruwar lamarin, matasa daga bangarori daban-daban sun bayyana fushinsu ta hanyoyi daban-daban, inda wasu daga cikin kalaman da aka yi s**a kasance masu tayar da hankali.

Daga cikin wadanda s**a yi irin wadannan kalamai akwai Maha/ , wanda bidiyonsa ya yadu a kafafen sada zumunta, lamarin da ya jawo s**a da kuma kira a k**a shi.

Sai dai wasu na ganin cewa ana nuna son kai, domin su matasan Jos (Birom) din ne ma s**a fara kalamai masu tsauri a bidiyoyi kowa ya gani wanda shi ya jawo wannan hari wanda idan da adalci su ma ya k**ata a fara k**awa a hukunta.

Rahotanni sun nuna cewa wasu shugabannin matasa na kabilar Birom sun yi kalamai masu tsauri, ciki har da gargadin daukar fansa da kuma cewa zaman lafiya ya kare, kiri-kiri a bidiyo,

Haka kuma, an ji wasu ma har cewa s**a yi za su dauki mataki kan duk wanda aka gani daga wata kabila, kalamai da masana ke ganin na iya kara rura wutar rikici, su ma ya k**ata a kamo su.

Akwai kuma zarge-zargen cewa wasu manyan mutane masu daa'war Fasto ci ne sun yi kalamai da ake ganin sun kara dagula lamarin, maimakon kwantar da hankali, su ma ya fi k**ata a kamo.

Mak**a Zagazola na ganin irin wannan yanayi na rikici, kalamai na da matukar tasiri, kuma duk wani furuci da ya kunshi barazana na iya haddasa karin tashin hankali.

Ya jaddada cewa dole ne a rika daukar mataki bisa adalci, ba tare da wariya ba, domin tabbatar da adalci ga jama’a.

Gwamnati ta bukaci kowa da kowa da ya kwantar da hankali, tare da kira ga shugabanni da matasa da su guji kalaman da ka iya haddasa rikici.

Haka kuma, an bukaci jami’an tsaro su mayar da hankali wajen gano wadanda ke da hannu kai tsaye a hare-haren tare da gurfanar da su a gaban kuliya.

Me zaku ce?

LIKE // SHARE & FOLLOW ~ Ayau News

19/03/2026

Nigerian man almost arrested by berkshire police officers in windsor during president bola Ahmad tunibu of Nigeria first state visit in uk Windsor Castle

news

Mahaifina na jan ragamar Najeriya kan turba mai kyau - Seyi Tinubu
18/03/2026

Mahaifina na jan ragamar Najeriya kan turba mai kyau - Seyi Tinubu

Saudiyya ta ce ba ta ga watan Shawwal na shekarar hijira ta 1447 ba bayan duban da aka yi a fadin ƙasar, don haka Sallah...
18/03/2026

Saudiyya ta ce ba ta ga watan Shawwal na shekarar hijira ta 1447 ba bayan duban da aka yi a fadin ƙasar, don haka Sallah sai ranar Jumma’a.
Hakan na nufin za su cika azumi 30 ke nan, k**ar yadda shafin Inside Haramain na X ya sanar a ranar Laraba.

A laraban nan ne 18-03-2026 Alhaji Yusuf Ibrahim Zailani Danmajalisar Dokokin jihar Kaduna me Wakiltar Karamar Hukumar I...
18/03/2026

A laraban nan ne 18-03-2026 Alhaji Yusuf Ibrahim Zailani Danmajalisar Dokokin jihar Kaduna me Wakiltar Karamar Hukumar Igabi ta yamma ya aiyana amincewar shi na tsayawa takarar kujeran Kaduna ta Tsakiya a 2027

Ya aiyana hakan ne yayin wani taron Tallafawa yayan Jam.iyar APC dan samun abun cefanen sallah taron ya guda na ne a garin Kaduna a Laraban nan 18-03-2026

Hakan ya biyo bayan kiraye kirayen da a ke mashi ne na ya tsaya takarar kujeran inda a karon farko ya amsa wannan Kira.

Rundunar ta IRGC ta yi ikirarin cewa ta kai hare-hare cikin Isra'ila da sansanonin sojin Amurka uku a yankin Gabas ta Ts...
15/03/2026

Rundunar ta IRGC ta yi ikirarin cewa ta kai hare-hare cikin Isra'ila da sansanonin sojin Amurka uku a yankin Gabas ta Tsakiya a karo na 52 na hare-haren da ta ƙaddamar.

Karin bayani - https://bbc.in/46Yskv3

09/03/2026
Majalisar manyan malaman Iran ta sanar da cewa Mojtaba Khamenei ne zai gaji mahaifinsa a matsayin babban jagoran ƙasar.A...
09/03/2026

Majalisar manyan malaman Iran ta sanar da cewa Mojtaba Khamenei ne zai gaji mahaifinsa a matsayin babban jagoran ƙasar.

An haife shi ne a ranar 8 ga watan Satumban 1969 a arewa maso gabashin birnin Mashhad, kuma shi ne na biyu a cikin yaran Khamenei guda shida.

Daga AOHtv news

Address

No. 32 Sarkin Fulani Jafaru Road
Rigachikun

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AOHtv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to AOHtv:

Shortcuts

Share