Real Abban Ilham

Real Abban Ilham Aduk lokacin da kukaji labarin mutuwana kutaimakamin da addu'a Neman gafara ga Ubangijina

Good evening to you all my Pans
12/07/2022

Good evening to you all my Pans

بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم​O' Allah Make our Lives Fruitful & Beneficial to Islam, Forgi...
11/03/2022

بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم​
O' Allah Make our Lives Fruitful & Beneficial to Islam, Forgive our past, Guide & Protect our Future. Make the Journey of Life easy for us & our family. O'Allah Give us peace & Tranquillity & Grant us the best in this world & hereafter......Ameen
Juma'at Mubarak to you all my Pans 🕋

Morning to you all my Pans
10/03/2022

Morning to you all my Pans

NEMAN HALALYadda wata matashiya yar jami'a take aikin leburanci domin tasamu abunda zatarufawa kanta asiri.Daga Babangid...
27/03/2021

NEMAN HALAL

Yadda wata matashiya yar jami'a take aikin leburanci domin tasamu abunda zatarufawa kanta asiri.
Daga Babangida Arawa

Ya Allah ka,kara Daukaka Kasata NigeriaWannan sune Motocin  Nigeria Kirar Kano An Kerasu  A kano, kuma suna, Amfani Da h...
27/03/2021

Ya Allah ka,kara Daukaka Kasata Nigeria

Wannan sune Motocin Nigeria Kirar Kano An Kerasu A kano, kuma suna, Amfani Da hasken Rana

Daga: Babangida Arawa

WAIWAYE: Ko Za Ka Iya Tuna Babban Abokinka A Lokacin Yarintarka?
24/03/2021

WAIWAYE: Ko Za Ka Iya Tuna Babban Abokinka A Lokacin Yarintarka?

Gwamnan Najeriya ya bayyana dalilin da zai sa ya sauka daga kujerar mulkiDaga Yahya Abdullahi Birnin GwariGwamnan jihar ...
18/03/2021

Gwamnan Najeriya ya bayyana dalilin da zai sa ya sauka daga kujerar mulki

Daga Yahya Abdullahi Birnin Gwari

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi alkawarin yin biyayya ga bukatun mutanen da yake mulka

- Makinde ya nesanta kansa da iyayen gida a siyasa

- Gwamnan na Oyo ya bayyana dalilin da ya sa bai k**ata a dauki zaben shugaban kasa na 2023 a matsayin mai mahimmanci ba yanzu

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce zai sauka daga mukaminsa idan mutanen jihar s**a nemi ya yi hakan.

Gwamnan ya yi wannan bayanin ne a ranar Laraba, 17 ga Maris, a taron kungiyar datawan Yarbawa da aka yi a Mapo Hall, Ibadan, PM News ta ruwaito.

Makinde ya ce shi bai damu da matsayin ba, inda ya kara da cewa shi ya sa ya lashi takobin yanke hukunci don amfanin jihar da kasar Yarbawa.

Ya ce:
"Idan mutanen jihar Oyo s**a nemi na bar ofis a matsayin gwamna a yau, ba zan yi jinkirin barin ofishin ba saboda a kullun da jakata nake zuwa ofis."

“Na tsaya takara a 2007, 2011 da 2015 amma na fadi kuma da lokaci ya yi da Allah Ya sa zan zama gwamna, shi ya sanya ni.

Idan mutanen jihar s**a yanke hukuncin cewa ba sa sona kuma, zan dauki jakata ne kawai in tafi saboda ba ni da ko allura a ofis.”

Makinde ya kuma bayyana cewa bashi da ubangidan siyasa sai Allah uba.

Da yake magana kan zaben shugaban kasa na 2023, gwamnan ya shawarci yankin kudu maso yamma da kada su mayar da hankali kan zaben da za a yi nan gaba yanzu.

Ya ce ya k**ata yankin ya fi mayar
da hankali wajen ganin an yi adalci ga wadanda aka cuta.

Makinde wanda shine gwamna daya tilo a karkashin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a kudu maso yamma ya yi kira ga hadin kai don magance matsalar rashin tsaro a yankin.

15/03/2021

Wata matar aure ta kashe dan da ta haifa sannan ta antaya wa mijinta tafasasshen Allah yakyauta

Shugaban kasar Korea ta Arewa zai kawo ziyarar gani da ido Najeriya a ranar laraba mai zuwa.Zai kawo ziyarar ne don tatt...
15/03/2021

Shugaban kasar Korea ta Arewa zai kawo ziyarar gani da ido Najeriya a ranar laraba mai zuwa.

Zai kawo ziyarar ne don tattaunawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari game da matsalar rashin tsaro dake kara ta'azzara a ƙasarnan musamman yawaitar garkuwa da mutane da kuma Ɗaliban makarantu.

Wane fata kuke dashi game da ziyarar tashi a Najeriya?

Daga Ibrahim Sa'ad Sa'ad dukku

Kwamitin yaki da masu samar da jabun magunguna da kuma abinci mara kyau a jihar Kano ya ce ya k**a tare da lalata magung...
14/03/2021

Kwamitin yaki da masu samar da jabun magunguna da kuma abinci mara kyau a jihar Kano ya ce ya k**a tare da lalata magungunan jabu na kimanin Naira Biliyan (N6b) a cikin shekaru tara da s**a gabata zuwa yau.

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UNIna cike da alhinin sanar da ku cewa sak**akon harin ta'addanci da Boko Haram s**a yiw...
14/03/2021

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN

Ina cike da alhinin sanar da ku cewa sak**akon harin ta'addanci da Boko Haram s**a yiwa tawagar sojoji da Civilian JTF, sun kashe abokina aminina Yusuf Kwamandan Civilian JTF na karamar hukumar Kukawa gaba daya da yaransa suma an kashe

Akwai Kwamandan sojoji na 123 SF shime ba'a ganshi ba da mayakan sojoji 16 duk ba'a gansu ba har zuwa yanzu

Yammacin jiya sojoji da Civilian JTF suna kan hanyar dawowa daga farautar Boko Haram a Kukawa, kusa da gate na Charlie 6 dake mashigar Monguno, sai Boko Haram din s**a musu harin kwanton bauna, wannan mummunan al'amari ya faru

Yusuf matashi mai kwazo, masoyina ne, jarumi wanda ya sadaukar da rayuwarsa domin zaman lafiyar Nigeria, muna yawan zantawa da shi akan wannan yaki da ta'addanci, yawancin lokaci idan ya shigo Maiduguri sai ya kirani, Allahu Akbar rayuwa

Muna rokon Allah Ya karbi shahadar Yusuf da sauran wadanda harin ya rutsa da su, wadanda s**a bata ba'a gansu ba Allah Ya amintar da su daga dukkan sharri

Daga Datti Assalafiy

IKON ALLAH | An yi ruwa da ƙanƙara mai ƙarfi da aka daɗe ba a yi irinsa ba tsawon shekaru 30 yau a garin Gembu ta ƙarama...
13/03/2021

IKON ALLAH | An yi ruwa da ƙanƙara mai ƙarfi da aka daɗe ba a yi irinsa ba tsawon shekaru 30 yau a garin Gembu ta ƙaramar hukumar Sardauna dake jihar Taraba.

Daga:Mustapha Gembu

Address

G. R. A
Gombe

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Real Abban Ilham posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Real Abban Ilham:

Share