Ckstudio

Ckstudio Kafar Jaridar Hausa Mai aiki da Gaskiya da amana cikin tsafta.

KARANTA SAKON  ATIKU ABUBAKAR AKAN BATUN HUTUN SHUGABA TINUBU A TURAI👇Ku duba irin halin da Bola Tinubu yake barin Najer...
31/08/2026

KARANTA SAKON ATIKU ABUBAKAR AKAN BATUN HUTUN SHUGABA TINUBU A TURAI👇

Ku duba irin halin da Bola Tinubu yake barin Najeriya a ciki. Farashin man fetur ya wuce ƙarfin talaka. Iyalai na rage yawan abincin da suke saya saboda tsadar rayuwa. Kuɗin sufuri ya yi tsada har tafiya zuwa ƙauyen mutum ya zama kamar abin wahala. Rashin tsaro na ci gaba da jefa ‘yan Najeriya cikin makoki mako bayan mako.

A cikin irin wannan yanayi, Shugaba Tinubu ya shirya tafiya Turai na tsawon makonni uku.

Mataimakin Shugaban Ƙasa ma yana ƙasar waje bisa wata tafiyar aiki. Wannan ya sa matakin Shugaban Ƙasar ya ƙara zama abin tambaya. Jagoranci ba wai kawai haƙƙin zama a kan kujera ba ne, jagoranci yana nufin sanin lokacin da ƙasa ke buƙatar shugabanta ya kasance a gida.

Uba na iya yin tafiya idan komai yana tafiya lafiya. Amma idan gidansa yana ci da wuta, kuma iyalinsa suna cikin gidan, ba zai É—auki akwatinsa ya nufi filin jirgin sama ba.

Shi ne batun da muke magana a kai. Ba wai Shugaban Ƙasa bai kamata ya huta ko yin tafiya ba ne. Abin da ake magana a kai shi ne, Najeriya tana cikin matsala, amma Shugaban Ƙasar ya zaɓi tikitin jirgi maimakon kashe wutar.

Miliyoyin ‘yan Najeriya suna fama da tsananin ƙuncin rayuwa, yayin da Shugabansu yake shawagi a sararin samaniya. Jama’a ba sa iya samun kuɗin tafiya, amma Shugaban Ƙasar yana ci gaba da tafiye-tafiye.

Gwamnatin da ba ta jin raɗaɗin wahalar da take jefa al’ummarta ciki, amma ta kasa samun ƙarfin gwiwar kawo ƙarshen wannan wahala.

Tinubu ya mayar da Najeriya ƙasa mai tsadar rayuwa. Ni kuma zan sake mayar da Najeriya ƙasa mai sauƙin rayuwa. Insha Allahu. -AA

Za'a Raunana ikon Gwamnoni a jahohinsu, Idan aka dawo da tallafin man fetur, hatta gwamnatin tarayya zata talauce___Inji...
31/08/2026

Za'a Raunana ikon Gwamnoni a jahohinsu, Idan aka dawo da tallafin man fetur, hatta gwamnatin tarayya zata talauce___Inji Shugaban Jam'iyar APC na kasa___Prof. Nentawe Yilwatda.

YANZU YANZU: domin tallafa wa yakin neman zaben  Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027.Karamin Ministan Tsaro Bello matawalle...
31/08/2026

YANZU YANZU: domin tallafa wa yakin neman zaben Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027.

Karamin Ministan Tsaro Bello matawalle zai kaddamar da rabon Motoci na alfarma da POS terminal ga mutun 100 a fadin kowace jaha a Nigeria.👇

30/08/2026

Ko kaine Hasidin iza hasada kasan zuwan Bola Ahmed Tinubu ansamu saukin abubuwa dayawa Inji Imam Sadiqu Zubairu Inuwa👇

30/08/2026

Sheikh Sani yahaya Jingir ya tabbatar da shigar Kudin da akayi mai alkawari naira million 600👇

30/08/2026

Yau a garin Shinkafi Hon. Nura muhammad Moriki Talban Sabon garin Shinkafi Dan takarar majalisar tarayya Mai wakiltar Shinkafi da Zurmi a karkashin Jam'iyar ADC, Yana ziyarar gaisuwa da neman goyon baya ga Al'ummar Karamar Hukumar mulkin Shinkafi.

Bayan shekaru ana jan ƙafa kan wata takardar neman bayanai (FOI) da Mr. Greenspan ya gabatar a shekarar 2023, FBI a rana...
30/08/2026

Bayan shekaru ana jan ƙafa kan wata takardar neman bayanai (FOI) da Mr. Greenspan ya gabatar a shekarar 2023, FBI a ranar Juma’a ta bi umarnin kotu da ya umurce ta da sakin bayanan da s**a shafi Shugaba Tinubu.

Shugaban kwamitin yakin neman zaben Tinubu a Z027, Abdulaziz yari ya ce Batun dawo da tallafin Man fetur da atiku yace z...
30/08/2026

Shugaban kwamitin yakin neman zaben Tinubu a Z027, Abdulaziz yari ya ce Batun dawo da tallafin Man fetur da atiku yace zaiyi ba komai bane face yaudarar Yan Nigeria domin su zabe shi.

Babu wani shugaban kasa da zai hau mulki ya iya dawo da tallafin man fetur inji shi.

A satin da ya gabata cikin wani faifan video Inda aka ga wasu jiga jigan Jam'iyar APC harda wani Gwamna Mai ci s**a yima...
29/08/2026

A satin da ya gabata cikin wani faifan video Inda aka ga wasu jiga jigan Jam'iyar APC harda wani Gwamna Mai ci s**a yima malamin alkawari zunzurutun kudi har Naira million 600.

Ko Gwamnonin Nigeria zasu iya sa Ku sake zaben shugaba Bola Ahmed Tinubu a karo na biyu? Ku sa muna ra'ayinku a comment ...
29/08/2026

Ko Gwamnonin Nigeria zasu iya sa Ku sake zaben shugaba Bola Ahmed Tinubu a karo na biyu? Ku sa muna ra'ayinku a comment 👇

Address

Tudun Wada
Gusau

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ckstudio posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Ckstudio:

Shortcuts

Share